Tehran (IQNA) A taron na biyu na cibiyoyin sa ido kan magunguna na kasa a kasashe mambobin kungiyar OIC, an amince da shirin karfafa hadin gwiwa tsakanin cibiyoyin harhada magunguna a kasashe mambobin kungiyar.
Lambar Labari: 3487823 Ranar Watsawa : 2022/09/08